Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 08/10/2024 • RFI Hausa
Вставка
- Опубліковано 8 жов 2024
- Hukumar UNICEF ta kaɗu da yadda cin zarafin ƙananan yara ya tsananta a Najeriya. Wani bincike ya nuna cewa, kashi 80 na ƴan Afrika ba su gamsu da tsarin mulkin dimokuraɗiyya ba. Mataimakin shugaban Hezbollah, Naim Qassem ya ce, suna nan daram da karfinsu.