Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 08/10/2024 • RFI Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 8 жов 2024
  • Hukumar UNICEF ta kaɗu da yadda cin zarafin ƙananan yara ya tsananta a Najeriya. Wani bincike ya nuna cewa, kashi 80 na ƴan Afrika ba su gamsu da tsarin mulkin dimokuraɗiyya ba. Mataimakin shugaban Hezbollah, Naim Qassem ya ce, suna nan daram da karfinsu.

КОМЕНТАРІ •