MENE NE AKIDAR SHEIKH DR AHMAD GUMI - TAMBAYAR WANI DALIBI A ABUJA
Вставка
- Опубліковано 28 вер 2024
- Bayan da Malam ya kammala nasiha a masallacin Die-die sai wani bawan Allah ya tambaye shi abubuwa guda biyu. Mene ne akidarsa kasancewa dalibai suna ganin shi ba ahlussunnah bane, sannan me yasa ya zama baya cikin sauran malamai? Ga amsar da ya bada.
ربنا لا تذق قلوبنا بعد إذ هديتنا وهب لنا من لدنك رحمة إنك أنت الوهاب.
Amine
fatammu (Allah) yashir yeshi in mai shir yuwane idan ba me shiryuwa bane (Allah) ya batar mana dashi ameen ya hayyu ya qayyum.
Wannan gaskiya ne Mallam dr Ahmed
miye gaskiyar aciki sai kame kame yake
Allah ya saka maka da alkhairi ya qarfafa maka ya qara maka ikhlasi
Ameen kai ma hakw
Allah ya karawa rayuwa lfy Dr🙏
Tare da banbancin ra'ayi Harda maa Aqida da nake da Dr. , yaa yi maganan gaskiya
Kaji shashasha
Amma Allah yaji kan Mahaifin. Ba haka ya koyarba. ko shima bai ganeba ne, sai kai dan mazhabar qur'aniyyun.
Gaskiya ne wannan, koyarwar sheikh Gumi ya sak ta tafi akan qur'ani da sunna. Allah yasa mlm ya gane.
Allah yakarama ilimi da nissan koina malam yasa agama da duniya lafia
❤
Wallahi kai ba akan aqidar salaf kake ba. Munafiki
Ban da zagi. A yi magana me kyau KO a yi shuru
Macha allah
Lallai wasu anyi musu rawanin malanta amma basukai malamman ba.Allah Ya sawwaka
Shi sheik Ahmed gumi nadade ina xargin chewa Dan kwangilan turawa ne.
❤
Allah ya shirya😮😮😮😮😮😮
Malam ka fara sakin hanya
Masha Allah