Hangen Dala 05-07-2024

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 4 жов 2024
  • Hangen Dala 05-07-2024
    A cikin shirin zaku ji cewa: A yayin da al'ummar Kasar nan ke tsokaci kan rabon tallafin abincin Gwamnatin tarayya, mabiya jam'iyyar NNPPn Kano na ajiye ayar tambaya kan tallafin da Gwamnatin Kano ta bayar a Karamar Hukumar Dala.
    Kungiyar Kiru da Bebeji Kwankwasiyya Movement ta ce matuƙar wakilan yankunan ba su gyara zaman su ba, to akwai yiyuwar kiranye a shekarar 2027.
    Mabiya jam'iyyar PDP sun fara baza komar zabarin tsohon dan takarar sanatan Kano ta tsakiya Hon. A A Zaura.
    Wadannan da ma karin wasu na kunshe a cikin shirin.

КОМЕНТАРІ •