MAL.AMINU DAURAWA YAJAWA KANSA:IMAM MUNIR ADAM KOZA YABAYYANA GASKIYAR MAGANA

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

КОМЕНТАРІ • 17

  • @muhammedfalalu8272
    @muhammedfalalu8272 2 роки тому

    Gaskiya ne

  • @himaidihamaidi7639
    @himaidihamaidi7639 Рік тому

    Allah yakareka malan

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 2 роки тому +2

    Sheick IMAN MANIR Allah Oubanguiji yasaka da alhairi kuma mouna godiya sosai da irin yanda kuke kokari domine wayar wa Alla Umma musulmans kahouna.

  • @MTRTV-qy6jm
    @MTRTV-qy6jm 2 роки тому

    Kawai Kuna boye gaskiyane haba dan Allah kufadi gaskiya Mana

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n 2 роки тому

    Malam Allah ya saka da alkhairi yakara basira

  • @adamusaleh2836
    @adamusaleh2836 2 роки тому

    Makaryaci kawai

  • @junaidmuhammad5323
    @junaidmuhammad5323 2 роки тому

    Wannan maganar taka gaskiyane koni dafarko nayi waccan fahimtar daga baya Kuma nadawo,Amma Dan Allah meyasa duk abin dazakuyi saikufito midiya Kuma fade arna sunayimana dariya Wanda yafahimci yyi maulud yayi Wanda Kuma baifahimci hakanba to karyayi fakaq mudai Allah da annabi zamubi,

  • @abdulbasialiyu3293
    @abdulbasialiyu3293 2 роки тому

    Malan arika fahimtar abu kan'afara sharhi akansa kokuma nace akoma makaranta

  • @younassyahaya4384
    @younassyahaya4384 2 роки тому

    Haryanzu bakaka hujjaba

  • @mammangarka3010
    @mammangarka3010 2 роки тому

    Ina Jin dadin yadda kuke kokarin mayarda martani Kai tsaye ga duk Wani Wanda ya karkata ga son Rai ko Neman cin mutunci masu mutunci ko shi waye.

  • @umarmuhammad2781
    @umarmuhammad2781 2 роки тому

    To inane annabi yayiwa kansa birthday ko sahabbai. Akawomuna mugani.

  • @hassanechaibou7031
    @hassanechaibou7031 2 роки тому

    Ga izzala gara izzallanga

  • @ukashayahayaabdullahi3771
    @ukashayahayaabdullahi3771 2 роки тому

    Na dauka ayazakaja ko hadisi akan maulida

    • @user-el2yd9od4n
      @user-el2yd9od4n 2 роки тому

      Aya da hadisi kadai ake amfani dashi a musulunci koko akwai wasu littattai tambaya ne

  • @halimah3419
    @halimah3419 2 роки тому +1

    Musulmaikunkasahadakanku kulun babatu ajunanku dawani Arne zairuntumawa musulmaizagiyanzu saikucezakuyimagana kunkasahadakanku kulun hayaniya bamusulmindabayakaunar manzan allah s.a.w wandazaiyi maulidi yayi wandabazaiyibayabar haba🤥🤥

  • @nadjibjamila2490
    @nadjibjamila2490 2 роки тому

    Anji kunya duk malamai sun koma yen UA-cam kawai don neman duniya tirrrr