Mijina ne ya bani kwarin gwiwar shiga fim din Fatake kuma har yanzu shi yake karfafamin gwiwa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Mijina ne ya bani kwarin gwiwar shiga fim kuma har yanzu shi yake karfafamin gwiwa -Cewa Jaruma Amina Umar Yar Kasar Ghana ta shirin Fatake Mai Nisan Zango.

КОМЕНТАРІ • 233

  • @yarimanamakkah1640
    @yarimanamakkah1640 10 місяців тому +7

    Dan zatin Allah malamai sushiga lamarinna dominkuwa tana soyaya ganitsuwa wlh fatan alkhairi kakata amina Allah ysakudena keda mijinki

  • @Ebraheemkhaleel2479
    @Ebraheemkhaleel2479 9 місяців тому +2

    Can't wait to see part 12 after labarina sai fatake best of best.
    And I like your simplicity wallahi.

  • @salimauwal6074
    @salimauwal6074 9 місяців тому +1

    masha Allah ❤yayi yayi ❤mallama ❤fatima a shirrin fatake ❤a zahirince kuma ❤Amina umar ❤a'to da kyau ❤ inai'miki kyakyawan fatan alkairi arayuwa insha Allah ❤
    kuma inaso insanar dake cewa wlh shirrin fatake yana matukar burgeni sosai ❤kuma haryanzu ina kallashi
    yanzu hakama ina djiran épisode 12
    na gaba insha Allah ❤

  • @Abbakarsulaiman8776
    @Abbakarsulaiman8776 9 місяців тому +3

    Gaskiyar magana wlh akwai matsala Allah dai ya shiryeku

  • @dahirubala9586
    @dahirubala9586 10 місяців тому +5

    Amman Allah wadar wannan miji naki don ba musulmin qwarai bane inba sakaran miji ba wazaibari matarshi tayi mu Amala da wani namiji

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 9 місяців тому

      Kuma ana haskawa duniya qiri qiri

    • @HaulatNasir-th5nq
      @HaulatNasir-th5nq 6 місяців тому

      Kwarai ma kuwa,dan duk musulmin kirki bazai aikata haka ba,addayyus ne

  • @SanissiBBA-sx5gm
    @SanissiBBA-sx5gm 10 місяців тому +3

    Allah ya chiryeku wannan kamar wasa dawuta da fetirne kukeyi

  • @user-il1vk7nd6s
    @user-il1vk7nd6s 6 місяців тому +2

    Tofah saikirike masa amanasosai mijinnaki yayikokarifahsosai sabodaya boyekishinsa sosai masha Allah

  • @user-hk4or1qc7n
    @user-hk4or1qc7n 11 місяців тому +5

    Haba my sister shine wani gurin kina fitowa ko kalabi babu bay daceba wallahi mace gidan mijinta shine rufin asirinta

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 10 місяців тому

      Please awana fim tataba fitowa

    • @user-jg9ul2zl3d
      @user-jg9ul2zl3d 10 місяців тому

      Gaba daya musulman ghana basu saka mayafi, dankwale shine mayafin su, haka ghana suke

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 10 місяців тому

      @@user-jg9ul2zl3d kenan yar gana ce

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 10 місяців тому

      Hakafa wani gande gande akan Titi, mu Nigeria ko budurwa ba zata fita hakaba bare me aure, komai qanqatar mayafi ta yafa sai de idan ba musulma ba, ko arna a Nigeria wasu suna sa mayafi musamnan na Arewa

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 10 місяців тому +1

      @@sakinadeeni4713 Yan matan yanzudai kamar shigarta suke sufita mayafi awuya afito titi kuwa shedai ALLAH kyauta

  • @jikanballatvchannel7015
    @jikanballatvchannel7015 10 місяців тому +4

    I like Hausa Ghana❤

  • @hajiafatash115
    @hajiafatash115 9 місяців тому +2

    Alhamdulilah I pray I will one day join the team Insha Allah ❤😊

  • @usmantijjani2667
    @usmantijjani2667 11 місяців тому +7

    Gaskiya bantaba ganin sakarai a duniya irin wannan mijin naki ba tab Allah wadaran wayewa

  • @user-hk4or1qc7n
    @user-hk4or1qc7n 11 місяців тому +9

    Wallahi abun mamaki yake bani wallahi Allah ya sa mudace Allah ya sa mucika daimani hmmm duniya tazo karshe

  • @HaulatNasir-th5nq
    @HaulatNasir-th5nq 6 місяців тому +1

    Wa iyazabulluh, musulmai amma da aiki irin na arna,tana matar aure,tana film, idan har mijinta bai tuba ba,ya hanata film,ya mutu cikin wannan hali, manzon ALLAH (S A W) yace dan wuta ne,da drctor,da artist din,da iyayenta,da ita kanta sun aikata babban kuskure,matar aure kazantar tayi yawa wllhi😭

    • @sunnatv2166
      @sunnatv2166 3 місяці тому

      Kai Malam kaji tsoron Allah, a ina ka karanta wannan hadisin ??

  • @mohammedanyass
    @mohammedanyass 8 місяців тому +1

    Wallahi in son SADIQ SANI SADIQ Ni Dan Ghana ni Muji dadi kwarai da wanna film munku na Ghana Allah ya taimaka muku alfarma SAYIDUNA MOHAMMED RASUULULAHI SALLALLAHU ALLAIHI WASALLAM AMEEN YA RABBI YA ALLAH SADIQ MA'SALAM

    • @HaulatNasir-th5nq
      @HaulatNasir-th5nq 6 місяців тому

      Inshaallah ALLAH bazai temakesu ba ,miye abin burgewa,matar aure

  • @user-vy6ib2ml8o
    @user-vy6ib2ml8o 9 місяців тому +2

    ❤❤❤❤❤ mâcha amina allah chikara basira fatima tuki chiri

  • @aishatsadiq
    @aishatsadiq 7 місяців тому +6

    Subhanallah,mlm Amina kiji tsoron Allah,mijinki da dukkan danginki dana mujinki suji tsoron Allah,suma wadanda suka sakaki a film in nan suji tsoron Allah,Allah ya ganar damu baki daya,ya karemu da fadawa sharri irin na yahudawa da nasara,.Amin,Allah ya shirya.

    • @usmanshehu4018
      @usmanshehu4018 6 місяців тому

      Wannan gaskiya ne wlh Tana yawo Babu hijabi Amma ko kadan baa tsawatar dracator Shima Bai kyauta ba😊

    • @nafsykenny
      @nafsykenny 6 місяців тому

      Amin

    • @aboukhalil7625
      @aboukhalil7625 5 місяців тому

      Mamana ta kaina Allah yatemaka se anyi hakuri Kuma da surutun mutane ki kwantar da hankalinki tinda mujinki ya amince magana ta kare

    • @abdoulhafizousani6279
      @abdoulhafizousani6279 Місяць тому

      Dan shegiya

    • @abdoulhafizousani6279
      @abdoulhafizousani6279 Місяць тому

      Dan shegiya

  • @abdrahmaneibrahima5530
    @abdrahmaneibrahima5530 6 місяців тому +1

    Gaskiya Mijin ki bay kewtabah da yabarki

  • @hadjiaaishayahyamossimaiga121
    @hadjiaaishayahyamossimaiga121 6 місяців тому +1

    Masha Allah ❤❤❤❤❤🥰🥰 I love you my fafima

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 10 місяців тому +8

    Wa iyyazu Billah. Allah ya shirya Amin
    Daman sai ka zauna da mutane kala kala zaka gane yan’ Nigeria akwai kula da addini musamnan Arewa a Arewar ma Kano, wallahi ba yabon kanmu nake ba kuma koda ace larabawa ne, sai de kawai mu yiwa Allah godiya Alhamdu Lillah

    • @saniasanisaeeb6669
      @saniasanisaeeb6669 10 місяців тому +1

      Wlh kuwa da badaga bakin ta bane wlh bazan yaddaba

    • @molunneje1422
      @molunneje1422 10 місяців тому +1

      Wllh kuwa haka ne

    • @yarimanamakkah1640
      @yarimanamakkah1640 10 місяців тому

      Gaskiya wasu larabawan sun fimu zamuzo nabiyu sukumana farko Alhamdulillah

    • @sadiyaaminu4366
      @sadiyaaminu4366 9 місяців тому

      ​@@yarimanamakkah1640 basu fi ba fa

    • @yarimanamakkah1640
      @yarimanamakkah1640 9 місяців тому

      @@sadiyaaminu4366 kamarya

  • @user-db8yh7kh1y
    @user-db8yh7kh1y 10 місяців тому +3

    Allah kabani mijin da xe xamtomin makullin shiga aljannah 😢 wannan lalaci har ina

  • @yusufmaiwakatv2702
    @yusufmaiwakatv2702 3 місяці тому

    Allah yshiryemu Ameen

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 11 місяців тому +5

    Laaa yadkulil jannata dayyusun walaa yajid rihuhaaa...
    Mara kishin matar shi ba zai shiga aljanna ba kuma ba zai ji ƙamshin ta ba

  • @abusufianumubarak4988
    @abusufianumubarak4988 10 місяців тому +1

    Fatima u like food ooh Ghana all the best

  • @HafsatAbubakar-ph1mg
    @HafsatAbubakar-ph1mg 9 місяців тому +4

    Toh fah wata masifa zata shigo ma aurata zasu fara film Allah y kyau ta

  • @RabilunBaga
    @RabilunBaga 3 місяці тому +1

    Wow Fatima ❤❤❤

  • @user-sl8lw3ui1r
    @user-sl8lw3ui1r 4 місяці тому

    Ameen thumma Ameen inaso naganki fateema❤❤

  • @user-db8yh7kh1y
    @user-db8yh7kh1y 10 місяців тому +8

    Lallai mudena raina maxan nigeria ko ba komi suna kare mutumcin mu 🤔🤔

  • @ssouana4385
    @ssouana4385 11 місяців тому +2

    Gaskiya mijinki wawane

  • @nuhuhussain9551
    @nuhuhussain9551 6 місяців тому +2

    allah dai yakyauta, ga yan kannywood wasu basuda imani tsaf zasu yaudareta suyita mata allura, kokuma kawalai su dunga hadata da yan siysa'

  • @user-ov7nr4ei2k
    @user-ov7nr4ei2k 6 місяців тому +2

    Gaskiya mijinki baikyautaba

  • @JohnAlanga-bt4cy
    @JohnAlanga-bt4cy 9 місяців тому +2

    Your movie is very impressed, good woman.

  • @user-iu4px6px3z
    @user-iu4px6px3z 9 місяців тому +1

    Macha allah chari datake yayi kaiwoi

  • @yusufmusa5125
    @yusufmusa5125 10 місяців тому +3

    Lallai yakai dakiki tunda baya kishinki

  • @user-no1ii9ok8b
    @user-no1ii9ok8b 9 місяців тому +2

    Wai Wai Allah yashiyar damu.

  • @ummulkhairibalarabe8198
    @ummulkhairibalarabe8198 11 місяців тому +4

    Allah mai iko

  • @giftnarkisus8062
    @giftnarkisus8062 6 місяців тому +1

    More blessings Fatima

  • @maryamabubakar-uf1bg
    @maryamabubakar-uf1bg 10 місяців тому +2

    Masha Allah Amina Allah yakaradaukaka

  • @user-lt4bt6nw8d
    @user-lt4bt6nw8d 10 місяців тому +3

    Nidai banga abin bugewaba kasaki matarka kamar tinkiya

  • @WarakaMediaConceptsDevelopment
    @WarakaMediaConceptsDevelopment 7 місяців тому +2

    Toh

  • @user-vs8jb6xz7g
    @user-vs8jb6xz7g 10 місяців тому +1

    Masha Allah allah yakara basira❤❤

  • @user-gu3uw7qd7z
    @user-gu3uw7qd7z 6 місяців тому +1

    Wannan shi rinyanabirgimu❤

  • @AuwalAbdallah-xr1qg
    @AuwalAbdallah-xr1qg 2 місяці тому

    tabbas Fatima yar Ghana tafi dacewa da wannan film na fatake.

  • @user-lo4jg7rv1w
    @user-lo4jg7rv1w 9 місяців тому +2

    Masha allah ♥️

  • @maitalaAbubakar
    @maitalaAbubakar 10 місяців тому +3

    Amma wannan mijin naki baya kishinki Wani Kato yadinga kallon fuskan ki Allah sawake

  • @mataimato1236
    @mataimato1236 6 місяців тому +1

    Inalabari miminikum hhhhhh yagayariya fatimakihadu❤❤❤

  • @nagudutv
    @nagudutv 6 місяців тому

    Allah Ya sawwake.

  • @HamzaKadija-zz7wu
    @HamzaKadija-zz7wu 10 місяців тому +2

    Wow so nice

  • @AbbasTijjani17
    @AbbasTijjani17 8 місяців тому +2

    Masha allah

  • @TersooUdede
    @TersooUdede 2 місяці тому

    I love this movie

  • @aishamuhammadaudiaudi3392
    @aishamuhammadaudiaudi3392 7 місяців тому +3

    Inna lillahi😢da aure kina fim?Kuma ki fito a matar wani?san nn kinata yawo tsirara?ba mayafi?Gsky ni abun bai burgeniba kwatakwata😡Tur da wan nn miji naki wlh. Ina sanki a cikin shirin wlh,Amma Jin kinada aure kikayi wlh sai naji ba dadi.

    • @nagudutv
      @nagudutv 6 місяців тому +1

      Abun dai kam sam bai yi dadi ba.

  • @mubarakaisahofficial
    @mubarakaisahofficial 10 місяців тому +3

    Most of the time in dare yayi shi yake kula da yara, inkuma na gama yazo ya dauke ni.... Hmmmm Allah daya gari bam bam

  • @AminaAliyu-dr8dh
    @AminaAliyu-dr8dh 3 місяці тому +1

    Kuma Amma meyasa kika daina film din fatake

  • @user-fw6rg7ys1z
    @user-fw6rg7ys1z 7 місяців тому

    Allah Sarka fatima Allah yas maidacea

  • @user-sl8lw3ui1r
    @user-sl8lw3ui1r 4 місяці тому

    Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @realqueen1795
    @realqueen1795 7 місяців тому

    I love this girl so much 😊

  • @shamanshahid9519
    @shamanshahid9519 10 місяців тому +4

    Wlh ko tattama banayi wannan mijin naki daiyyus ne wlh kuma baya sanki baya kaunarki ko kakadan gsky 😂

    • @nagudutv
      @nagudutv 6 місяців тому

      Da alama kam dai.

  • @user-om9uu7iv5s
    @user-om9uu7iv5s 7 місяців тому +1

    Wai dama kina da aure gaskiya bai daceba wlhy yan film kuji tsoron allah

    • @user-oe4zw8bc1b
      @user-oe4zw8bc1b 6 місяців тому

      What yr fucking business if she is a married woman buh still act... ones fracking tradition doesn't affect the other.... don't forget she is not from yr fucking country 😠😠😡😡

  • @user-lu9oc9df8q
    @user-lu9oc9df8q 9 місяців тому +1

    Masha Allah 👌👌👌❤️ ❤️❤️❤️

  • @samailaisah5641
    @samailaisah5641 8 місяців тому +1

    Yes appreciation

  • @abdullahimuhammad5823
    @abdullahimuhammad5823 11 місяців тому +7

    Mijin naki baida kishi ya baki kwarin guiwa kiyi firm da mazaje ki zama matar wani ko yar budurwar wani kina masa abinda kike masa na biyayya koma fiye
    Gaskiya kin auri marar kishi

    • @user-jg9ul2zl3d
      @user-jg9ul2zl3d 10 місяців тому +1

      Wasan kwaikwayo ne ai,

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp 10 місяців тому

      Sannan tace maka a kabilarta ba komai bane

    • @bacanseabdul5500
      @bacanseabdul5500 10 місяців тому +2

      @@ZulaihatFaisal-ge2zp
      A Addininta fa?

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp 10 місяців тому +2

      To addini kowa da irin fahimtarsa akaifa,bari nabaka misali,Turkey,kaga su basusan mayafi ko hijabi ba,dankwali suke daurawa kadai,kalli matasansu ma kwata kwata basa yawo da dankwalin dukka,amma su atasu fahimtar sunce Allah baice dole sai sun saka hijabi ba,hasalima tsaurin addini awajensu wai injisu yana haifarda ta addanci,kaga tasu fahimtar kenan,kuma babu yadda zakayi kacemusu ba musulmai bane
      Kalli england kwanaki ko london ce na manta wanda sukace sunma fahimci mace zata iya limanci,kuma har yanzu akasar akwai masallatanda mata ke limanci,suma wai haka suka fahimta😅😅😅abun dariya
      toh shi addini kowa data fuskar da yake fahimtarsa,wanima a upside down ya fahimceshi amma dai shi anasa ganin akan daidai yake
      so bama ita kadai ba,akasarin yan kasar ghana ayadda suka fahimci addini wannan ba komai bane tunda ba wani mugun aiki take aikatawa ba

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp 10 місяців тому

      And karka manta,duk da dai ni anawa ganinma mutanr sunwa hadisin wata fahimtar daban,Suna cewa Allah da zuciya yake aiki baya duban aiki ko siffa
      Toh atare da mutane basu fahimci hadisin ba,atawa ganin kenan
      Don Allah yana duba da zuciya kadai baice kafito tsirara ko kayi iya shege kace wai a zuciyarka ba haka bane,hasali ni anawa ganinma ai siffa tana daga cikin alamomin da ake gane nagarta da tsarkin xuciya
      To amma ya muka iyawa wanda ya fahimci nasa fahimtar??haka zamu barshi kai muyi fatan Allah sa mudace

  • @maimunahassanmuhd5286
    @maimunahassanmuhd5286 10 місяців тому +2

    Madallah da mazan Nigeria musulmai wlh Muna kamanta addini. Wannan wani irin jahilci ne. Sam bai kishin ki har kina iya fada mtssw. Rayuwar Ghana sam vatai ba wlh

  • @user-yd2ek4rz9q
    @user-yd2ek4rz9q 5 місяців тому +1

    Fatima kijizoran Allah kinda mijifa

  • @bappaabdutv9992
    @bappaabdutv9992 5 місяців тому +1

    Menene asalin sunanki

  • @fauziyahmad541
    @fauziyahmad541 9 місяців тому +2

    Wallhi wanan mutanan basusan Meye Aure ba har Aure yayi wanan lalacewar charrrr

  • @MD_ALEEYU
    @MD_ALEEYU 9 місяців тому +3

    Team Fatima say hi🥸

  • @balaaliedo243
    @balaaliedo243 4 місяці тому

    wow 😲 ashe matar aure ne ita, ama mijin ki baya kishi Akai ki wlh, gaskiya ki burge ni a film fatake sosai.

  • @abubakarmahmud815
    @abubakarmahmud815 10 місяців тому +3

    Wlh lokacin da gan fim din sey naji ina matukar gaunar fimdin amma danaji labarin wai juruman tanada aure har gabana yafadi dan allah meye wannan ne har da matar aure a fim wannan abu bayyiba yar uwa ingayamiki wani abu wallahi summa tallahi mijinki baya gaunarki inda yana gaunarki wallahi bazai barki ba har kici fim har ma kuna maganar soyayya da wani Allah dey ya kyawta

  • @user-of1it5bo2d
    @user-of1it5bo2d 11 місяців тому +2

    Ashe da aurenta lallai mijinki ya yarda Dake, bayan haka gsky kinyi qoqari tunda shine film d'inki na farko 🥰

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp 10 місяців тому

      Gaskiya dai,kuma ita Allah yasa tarike masa amanar kanta yadda yadace

    • @user-of1it5bo2d
      @user-of1it5bo2d 10 місяців тому

      @@ZulaihatFaisal-ge2zp Ameen 🤲

    • @abubakarmahmud815
      @abubakarmahmud815 10 місяців тому +1

      Yar uwa ba wani yerda anan kawai baya gaunartane kwata kwata

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 10 місяців тому +1

      Wana irin yadda a sa6awa mahalicci gsky be dace ba, wai harda saurayinta matar aure da ita koda bata da aure haramun ne hadakar mace da namiji ba wata lalura
      Ba aiwa kowa ladabi a sa6awa Allah koda iyayanka ne ko mijinka. Allah ya shirya Amin

  • @aminaboukaribawa3409
    @aminaboukaribawa3409 9 місяців тому +1

    Mashaa Allah

  • @user-et6ul3up1z
    @user-et6ul3up1z 11 місяців тому +1

    Ikon Allah hajiya Fatima

  • @user-uh6ro7rs6w
    @user-uh6ro7rs6w 3 місяці тому

    ونن. ابويايى🌷🌹

  • @user-ww3kn8cl3y
    @user-ww3kn8cl3y 10 місяців тому +1

    Yes of course

  • @user-gy4yn9py2z
    @user-gy4yn9py2z 3 місяці тому

    Tab lallai wannan Rayuwa kome yanzu mitane suka dauki musulunci matar aure katangagga itace a fim tare da wani namijin daba muharramintaba

  • @user-uj4yy7ng9j
    @user-uj4yy7ng9j 6 місяців тому +1

    Baikamata ba gsky,kina matar aure kina fim ,allah ya shiryeku😢

    • @GgGg-wx1xv
      @GgGg-wx1xv 6 місяців тому

      Gaskiyane wallahi nayi mamaki sosai Allah ya hada ya shirya

  • @barristerkamalbuhari2913
    @barristerkamalbuhari2913 6 місяців тому +1

    Wasu maza yanwutane akan rashin kishi , wannan miji sakaraine

    • @nagudutv
      @nagudutv 6 місяців тому

      Babban sakarai ma kuwa.

  • @user-co6kq4uh8q
    @user-co6kq4uh8q 9 місяців тому +1

    Subhanallah 😢

  • @user-yd2ek4rz9q
    @user-yd2ek4rz9q 5 місяців тому +1

  • @jikanballatvchannel7015
    @jikanballatvchannel7015 10 місяців тому +2

    Zuwa gaba sai ta saki wawan mijinta

    • @nagudutv
      @nagudutv 6 місяців тому

      Akwai yiyuwar haka kam.

  • @nasiryakasaishuaibu6063
    @nasiryakasaishuaibu6063 11 місяців тому +3

    Wallahi kar ya yarda ya mutu (zai sha duka) billahillazi

    • @ZainabSalisNaseer6414
      @ZainabSalisNaseer6414 11 місяців тому

      😂😂😂🤣

    • @mubarak7219
      @mubarak7219 11 місяців тому +1

      😂😂😂dama ya halatta matar aure tayi film ne

    • @UmmyElsadeeq
      @UmmyElsadeeq 10 місяців тому

      Kila a maxahabar Ghana ba😂😂😂

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 10 місяців тому

      To de fada masa, dayyus din yayi yawa. Allah ya shirya Amin

    • @tutararewa4334
      @tutararewa4334 8 місяців тому

      😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @abdulazizalhassan506
    @abdulazizalhassan506 7 місяців тому +1

    Subhanallah

  • @fatimamukhtar2947
    @fatimamukhtar2947 9 місяців тому +1

    When you said "maigida" she thought mijin ta a film din😅

  • @abdoul3903
    @abdoul3903 7 місяців тому +1

    Allah ya kwta ama abun yayi muni sosay

  • @usmanshehu4018
    @usmanshehu4018 6 місяців тому +1

    Amma meya kk yawo Babu hijabi a matsayin ki na matar aure a gaskiya mijinki baya qaunarki 😢

  • @ukashagambo3287
    @ukashagambo3287 6 місяців тому +1

    Gaskiya nagiriya ba gana baci matan mu danasu zuciyar su ba iridayabaci

  • @muhmadunass6467
    @muhmadunass6467 10 місяців тому +1

    Oyoyyo Fatima 🎉🎉🎉🎉

  • @MuhammadNur-k9m
    @MuhammadNur-k9m Місяць тому

    Good

  • @IbrahimIbrahimdanauta
    @IbrahimIbrahimdanauta 3 місяці тому +1

    ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @mataimato1236
    @mataimato1236 6 місяців тому +2

    Gaskiyane inayikifatima ❤❤❤

  • @user-yl1jn5sn9y
    @user-yl1jn5sn9y 10 місяців тому +1

    Ikon allah sai kallo

  • @JamilabadamasiBabayaro-pw6dl
    @JamilabadamasiBabayaro-pw6dl 10 місяців тому +4

    Dan iskan miji kawae Kika aura, amma wallahi baya sonki

  • @sudaisaminu3559
    @sudaisaminu3559 10 місяців тому +5

    Amma wannan miji naki bai kyauta ba 😢

    • @YahuzaDanHajiya
      @YahuzaDanHajiya 10 місяців тому

      kina kokari wajen acting din Amma me gidanki Yana cikin lefi

  • @syoussoufneDanbaba
    @syoussoufneDanbaba 6 місяців тому

    Wawww jarimata

  • @bakardamisa9186
    @bakardamisa9186 10 місяців тому +2

    Allah wandan shi

  • @ibrahimyau9504
    @ibrahimyau9504 9 місяців тому +1

    Tab indaranka kasha kallo matar Aure da film suba hanallah allah yashirya mana zuri a Baki daya

  • @khadimibachiroudamagaram2983
    @khadimibachiroudamagaram2983 10 місяців тому +11

    Ko awai bana tunanin yuwar haka saboda inada tsabar kishi, tayama har zan yarda da sakarci irin wannan kodako zafin talauci zai kashe ni zan gwomma natabbata akai da dey na bar Matata taje aduramata camera agwadama duniya tana buɗe baki wajen tsarawa wani kalaman Soyayyan karya da sunan Film.
    Wlhy koda dariyarta nagani agaban wanda ba muharraminta ba na kanji zan cutu balantana ace wani Shasha dan Iska Maragaicin Darakta marar mutunci Wanda beda ban banci da girman gidan kanwarsa.
    Marar hankali da tunani kadayne zai aikata qazamiin aiki hakan dazei rasa wacece zaisa a cikin fimsa way se matar Aure, Haba Malam wlhy kasan cewa Shashancin ma nasa yakai inda yakay.. dan Allah Ga tambaya zuwa ga mai shirya wannan fim Producen ko shi Daraktan basa kishin Uwayen Su ne ? Ko kuma tsabar son duniya ne yasa su rintse ido Wajen aikata wannan ta6argaza haka kodey Jahilai ne kawai basuma san abinda suke bane? Dan Allah miyasa baza su saka Uwayensu ba, ko Yannensu/Kannayensu koma Matayensu ba? Idan har ba tsabar yaudara da renin wajen sakarkaru Irin wagga Mata.
    Toh way ma taya idan Kai ba Wawan miji bane ko kuma kai ne matar itamace Mijin da har ka iya goyamata baya dan asanta ina ganin koda zataso asanta ba ta irin wanga hanyar yadace ba. Sannan bana gani sa abun azo agani atare da kin biyayya ga magangan Manzon Allah (S.A.W) bijirewa UmarninSA dukkan wace daukaka idan ba ta hanyar da Allah ya yarda akaiba kayan banza ne duk sanin da duniya zata ayima matarka aharka film zai karamaka kima facema zubar da kimarku da ta ya'yanku haka kuma gobe kiyama zai iyasawa ku rasa lahiranku sakamakon wannan Shirme dafatan zaku farka daga barci idanma afim ne akeyin wani fim in toh Yakamata ku wartsake ku dawo cikin haiyacinku domin Aure ba wasaba ne Sunnahr Ma'aiki ne ﷺ .
    Muna addu'ar Allah Ubangiji ya inganta mana Imaninmu yasa mana kuma tsoronSa azukatanmu yasa mu dace yakuma bamu iko gyara farnar damuke akai don neman yardarSA da Soyayyan Fiyayyen Halitta Sayyiduna Rasullillahi Sallallahu Alaihi Wasallam ❤️❤️❤️

    • @HIKAYA24TV
      @HIKAYA24TV 10 місяців тому +3

      Kai Wannan Irin Dogon Sharhi Ai Wahalar Da Kaine Kasani Wasu Mutanen Basa Da Banbancin Da Dabbobi A Mu'amalar Rayuwa

    • @Masaudu2
      @Masaudu2 9 місяців тому

      S a w wannan gaskiya ne ɗan uwana na karanta comment ɗinka tun daga farko har ƙarshe wlh kayi magana ta ilimi Allah subhanahu wata'ala yasa mudace alfarman Annabi Muhammadu S a w ina maka fatan alkairi Mas'ud Fulani daga ƙasar Libya 🇱🇾 ina rokon Allah yasa mu iya rike matan mu da kima da mutunci nagode sosai 🙏🏻 da ganin wannan comment ɗin ka sabida na ƙaru sosai inason naga mutum yana nuna kishin matar sa ❤

    • @Masaudu2
      @Masaudu2 9 місяців тому

      ​@@yarimanamakkah1640ni kam na karan ta shi har karshe kuma nima na ƙaru sosai ❤

    • @Masaudu2
      @Masaudu2 9 місяців тому

      ​@@HIKAYA24TVwlh yayi kokari Allah yasaka mashi da Alkairi na karata shi har ƙarshe ❤na ji daɗi sosai

  • @AminaAliyu-dr8dh
    @AminaAliyu-dr8dh 3 місяці тому +1

    Wlh Nima Ina sanki kuma kina burgeni Kuma sunanmu daya dake shiyasa naji jini mu ya hadu Kuma wlh ina sanki sosai please kiyimin reply

  • @user-kx6ib6tc6e
    @user-kx6ib6tc6e 8 місяців тому

    Masha allah ❤❤❤

  • @user-ve2su1ki6u
    @user-ve2su1ki6u 7 місяців тому

    Wane irin rayiwane wannan allah bamu miji nagari matar aure a firm a llah ya shiryemu baki daya Amma wannan mijin ba sonki yake ba

  • @Al-ihsanbread
    @Al-ihsanbread 10 місяців тому +3

    WOW good Fatima ,

  • @abbabukarzanna4662
    @abbabukarzanna4662 10 місяців тому +1

    Dayyus kenan