Hangen Dala 04-07-2024

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 лип 2024
  • Hangen Dala 04-07-2024
    A cikin shirin zaku ji cewa: Majalisar dattawan kasar nan za ta binciki yadda aka bayar da kwangilar aikin samar da wutar lantarki ta Mambila.
    Wata kotun tarayya a nan Kano ta bayar da umarnin gaggawa ga shugabannin kwamitin da ke tuhumar tsohon gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje.
    Wasu al'ummar Kananan Hukumomin Kura, Madobi da Garun Malam sun bukaci daukin jagororin jam'iyyar NNPP game da wakilansu na Majalisar Tarayya.
    Wadanan da ma karin wasu na kunshe a cikin shirin

КОМЕНТАРІ •