Allah ya jikan su darahama yakamata a.sa duka a hukunce waje daukan fasinja masu dauka da masu shiga yan majalisa kuji tsoran Allah talakawa nageriya suna wani hali kashekasha talauci kawe yanda kudi za sushi ga aljifun ku Allah ya mana magani abuda yafi karfimu Amin yarabbal Alamina
aikin banza ne kawai sundai billo da wata hanyace ta dibar kudin al umma babu wani jami in gwamnati dayake tunanin al umma duk abinda kaga sunbillo dashi ba dan umma sukeyiba ta abinda zasu samu suke da zarar sunga ba abunda zasu samu saikada sunnemi yadda zasuyi su shiririntar da abun
Allah yayi musu rahama
Thank you
Allah yay musu rahama domin soyayyar annabi Mohammed s a w mukuma Allah yasa mucika da imanin, ameen ya rabbi
Allah ya jikansu inalillahi waina ilaihe rajiun
Stay bless my Kebbi State
Kun tashi kun je kaduna domin dauko rahoto saboda shi taro me na manyan mutane, Amma talakawa sun nutse a ruwa jahar kebbi Kuna Abuja kuke bada rahoto
Allah y kyauta
Allah y jikan Muslimi
Allah sarki dunia kenan allah ya gafartamasa wa inda suka rigamu. Suran allah dai ya kiyaye kaba
allha ya jikan mousulmi amen 😭😭
toh ubangiji Allah ya kyau ta
Allah yai musu rahama ya kyautata namu karshen
Allah yakawo sauyi Ameen ya yayyu ya qaiyyu
Allah ya jikan su darahama yakamata a.sa duka a hukunce waje daukan fasinja masu dauka da masu shiga yan majalisa kuji tsoran Allah talakawa nageriya suna wani hali kashekasha talauci kawe yanda kudi za sushi ga aljifun ku Allah ya mana magani abuda yafi karfimu Amin yarabbal Alamina
Allah ya jikan su da rahama
Allah jikansu da rahama Amin ya Allah
Allah yajiqansu da rahama ameen
Allah ya jikan su
Allah ya sa sunhuta
Ameen
Allah ya jiqansu ya kuma tsare gaba
ماشاءالله
Allah ya jikan Su
Allah jikansu
Inaahlalhi wainna ilayi rajiun
Allah jikan su
Allah ya gafarta musu da rahma
Allah yasauwaki
Allah yarahama musu
Allah dai ya kauta gwamnati d'aï susa idoo
Allah yajikan su
😭😭😭😭😭😭😭🇸🇦🇳🇬
Allah gafarta musu
Innalillahi wa innakilaihi raj'un
aikin banza ne kawai sundai billo da wata hanyace ta dibar kudin al umma babu wani jami in gwamnati dayake tunanin al umma duk abinda kaga sunbillo dashi ba dan umma sukeyiba ta abinda zasu samu suke da zarar sunga ba abunda zasu samu saikada sunnemi yadda zasuyi su shiririntar da abun
Allah shikeuta Allah uban giji yabimana kadu nmu mu enna Nigeria
BBs
Allah yajikan musulmi
Yakamata ayi abindazaikawo karshen ta'addanci a kasa
Innalillahi lnnalillahi 💔💔😭😭😭
Allah yasa sun huta ammeen
Innalillahi 😓😓
Allah JIKAN musulmi
Amine amine
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah yajikansu da rahama
Allah yajiqansu