Ba'a ce zunubi bane, ana basu lokacin Sallah Kamar yadda ya fada, na hana mutum sallah ba, ba a bar mutum ya tashi ba tare da izini bane, kuma ya aikata laifi tun da ya tashi.
@@aishaahmed5102Allah ya baka lokaci amma sai ka jira wani ƙato ya maka izni tukuna... Gaskiya nima dai abunda zan ce kenan indai haka aikin sojan Nigeria yake Allah wadarai da shi.
@@suwaibaadamuahmad1484 mu muslmi mune bamusan darajar kan mu da addinin mu ba hys ake mn haka in arna ne ai bazai ai musu wannan wulakan cin ba su yarda ko kadan
to idan mutum yayi Sallah ba da izinin ogan soja ba,sai aci uban shi? Shin da Ordern Allah dana soja wannene a gaba? shin in an mutu wurin manyan sojojine ake komawa ko wurin Allahn da ya halicce mu don bauta.
Wato dama aikin SOJA sai lokaci yawuce ake sallah kenan to indai haka aikin SOJA yake Allah ya tsine mishi da zan Saka da na Amma tunda Babu. Tsarin sallah aciki to Babu Dana Babu aikin soja
Ya kama ta ka sani Salah right na Allah ne, Kuma ya na da Fix period Wanda ko ana yaki ne ba a barinsa, bro Salah excel kowani general ko field Marshall
Ya zama aikin kafirci ke nan. Akwai tsarin da muka yarda da shi a musulunce na sallar tsoro inda ake raba runduna tsakanin masu salla da masu bayar da tsaro. Babu wani dan iska davya isa ya canza mana wannan.
@@YesBeHuman yes inajin Shi mai wannan bayanin baisan da wannan batunnanba amma kuma ai idan ma shima soja ne yaje yatambayi malamai mana basai yazo yana mana maganar banza akan haƙƙin bawan allahn nan ba malan Abbas ba shi kuma abbas allah ne kaɗai zaisaka masa akan zaluntar sa da akayi
@@muhammadabdulrahman505 Mai babban suna, idan comment dina yabatama kayi hkr, banacin control ne shiyasa sabo yanda naji labarin wannan bewar Allah, hasali ma bani da Dabi,ar fadin mgnar daza tabawa wani haushi ko ba musulmi bane, kayi hakuri Muhammad
Indai haka gidan soja yaka ko maqiyi na kada Allah ya kai shi aikin soja, su kuma wanda suke ciki Allah ya kiyaye masu imanin su da mutuncin su ameen
😢😢 kai allah yasa yasa ranar da aka kara masa matseyi allah ya dauki ransa,ya kuma jefaci cikin jahan mana amin ya allah
Wato dai yin sallah a gidan soja babban zunubi ne kenan too allah ya tsinema aikin soja
Ba'a ce zunubi bane, ana basu lokacin Sallah Kamar yadda ya fada, na hana mutum sallah ba, ba a bar mutum ya tashi ba tare da izini bane, kuma ya aikata laifi tun da ya tashi.
Allah ya shirya
@@aishaahmed5102Allah ya baka lokaci amma sai ka jira wani ƙato ya maka izni tukuna... Gaskiya nima dai abunda zan ce kenan indai haka aikin sojan Nigeria yake Allah wadarai da shi.
Sai lokacin sallah yawuce tukum ace suje? Wlh Allah baya karbar uzurin Wanda yabar sallah da gangan
@@suwaibaadamuahmad1484 mu muslmi mune bamusan darajar kan mu da addinin mu ba hys ake mn haka in arna ne ai bazai ai musu wannan wulakan cin ba su yarda ko kadan
Innalillah ogan banza ana maganar sallah Allah ya tsinema wannan ogan
Amin wannan ogan idan baka ganshiba a jahannama ba to goslow ne yayi over
😂😂😂😂😂😂😂
Ameen summa ameen
kai Allah yarabamu da.ikin daxaihana mutun sallah aikibaifisallahba
Allah ya riga da ya bada lokacin sallah
Ar toh 🤌
Allah ya tsinewa MS Adamu
Ashe Allah ne yaso da rahama lokacin da narasa dan sanda naso natafi soja
Allah SWA ya ce a bauta masa.Don haka za a hadu da Allah
Matsiyaci wanda baisan muhimmancin addininsa ba Allah ya wulakantaka kamar yadda ka wulakanta wannan bawan Allah, shege tsinanne.
Hmm! Allah ya kyauta.
Aslm nigode dan uwa. Ammafa bakaji abinda tace daidaibabne. Bashi yay harbinbafa wajen Dara gin dinne. Mystic fire. Yafita. Wannan shine abinda tace
Allah sakawa Bawon sa
Karya kake wannan ogan ba musulmi bane kuma abbas baiyi laifiba
Allah sarkin sarki inji baron zuma
Indai akan sallah ne wallahi ba laifinda yayi
@@aishaabas4339 Nagode mamana
Kawae dan kajama kanka xagi kayin wannan abun wawa kawae
Gaskiya kasar nan akwai azzalumai
to idan mutum yayi Sallah ba da izinin ogan soja ba,sai aci uban shi?
Shin da Ordern Allah dana soja wannene a gaba?
shin in an mutu wurin manyan sojojine ake komawa ko wurin Allahn da ya halicce mu don bauta.
Dan Allah faɗamin wai yanzu oga agidan soja yafi allah kenan
@@HelpTheNeedy-y4m tamabaya manashi dan Allah
Zalincine aiki soja a Nigeria
Shawarata shine idan akabashi hakkinsa yabar aikin soja
Allah ya tsine maka
Karyace wannan
@@SalisuHarouna-g9y kamarya kenan
Wai achieving wani abu akeso ayi awajen 😮akoi achieving da yakai sallah ne adunia malam
Wato dama aikin SOJA sai lokaci yawuce ake sallah kenan to indai haka aikin SOJA yake Allah ya tsine mishi da zan Saka da na Amma tunda Babu. Tsarin sallah aciki to Babu Dana Babu aikin soja
@@aishaabas4339 gaskiya gwarade tunwuri kiyiwa ɗanki ƙiyamullaili tunkafin ra'ayin hakan yashigeshi shi ɗannaki
Wannan ba shi ba ne. Wancan Colonel ne.
Kai malam sallah itace gabada komai
@@NaxirusunusiAhamad may be wannan mai maganar ba musulmi bane idan kuma musulmi ne imaninsa baicikaba
Gwanda na kasa lemo da rake akan wani aiki da sai an bani izini in je in Sallah
Sai cewa kake Abbas yayi lefi kuma baka fadi irin lefin da yayi ba
Achievement yaci uwarsa. In ba iskanci ba mi kkyi achieving a aikin naku jahilan banza kuje kuyi yaqi da yan ta'adda mana a daji
da irin wannan abin ake tunanin mu kuma zamu shiga soja gaba daya ana karya ma xuciyoyinmu justice for abas
Duk abunda zai hanaka sallah to ka jajirce kayi fada da wannan abun ko ma menene....
Ya kama ta ka sani Salah right na Allah ne, Kuma ya na da Fix period Wanda ko ana yaki ne ba a barinsa, bro Salah excel kowani general ko field Marshall
Tu Allha masani
Babu bat un lefin DA abas yayi wallah tanagaba dakomai
Dokan oga yafi dokan Allah ne....?
Dolo kawai
Kay chachacha ne .ya jira kam ya san a yauche mutuwa ze iskechi? Mafi alkhayri ayki chine sallah a farkon lokachi.
Ya zama aikin kafirci ke nan. Akwai tsarin da muka yarda da shi a musulunce na sallar tsoro inda ake raba runduna tsakanin masu salla da masu bayar da tsaro. Babu wani dan iska davya isa ya canza mana wannan.
@@YesBeHuman yes inajin Shi mai wannan bayanin baisan da wannan batunnanba amma kuma ai idan ma shima soja ne yaje yatambayi malamai mana basai yazo yana mana maganar banza akan haƙƙin bawan allahn nan ba malan Abbas ba shi kuma abbas allah ne kaɗai zaisaka masa akan zaluntar sa da akayi
Duk wa,innan masu maganan wllhi sojoji sun fisu sallah ah jam,i suma civilians bakoda yaushe suke samun jam,i ba😅😅
Kaima ashimen kabari idan kaje lahira kafa haka
Kaima mahaukacine ai baka da hankali ne
@@Ibrahimtitulaire8575 ib ayi haƙuri social media ne akai zuciya nesa ahuce maigidana
Maganarka babu hankali aciki
@@JamiluAliyu-i4o Nagode jamil
@@muhammadabdulrahman505 Mai babban suna, idan comment dina yabatama kayi hkr, banacin control ne shiyasa sabo yanda naji labarin wannan bewar Allah, hasali ma bani da Dabi,ar fadin mgnar daza tabawa wani haushi ko ba musulmi bane, kayi hakuri Muhammad
Meye ne wannan yake fada?
Bakada hankali wallahi bazaiyi sojaba domin ba zenyi andiniba haba