masha Allah da kyau nura mustafa waye Allah karabasira umar hashim Allah ya kara daukaka barkadai matawalle da dukkan sauran jarumai maza da mata inamuku fatan alkairi har abada allah sarki hajiya nafisat fatan alkairi Allah ya sawadan da akayidominsu sugane Ameen ya hayyu ya kayyum ☝🇸🇦🇳🇬😍😍😍😍
Masha Allahu gaskiya ina koyan darrusa da dama a wannan findin izzar so especially daga hajiya Nafisa da kuma Lawan Ahmad wato accountant, Allah ya kara maku basira da isar da sakon da kuke mana a wannan findin darekta fatan Alkhairi.
masah Allah Allah ka karadubun da raja da dubunsalati ga Annabi Alaiyissalati wassalam💚💚💚💚👍👍👍👍) wallahi shirinnan yayi sosai yaukam nayifariya😂😂😂😂 sosai yanda M, B, yakaudaka da nafisat tasuma😂😂😂😂🇸🇦🇳🇬
Allahu akbar ina masu hassada yaufa taku takare walahi nagaba yayi gaba nabaya saidai hange Hajiya nafisa ina kikakai izzar taki gaskiya muna godiya ta musamman allah ya kara basira da daukaka
Ka ikai kai ma muda abin cewa game da wanan série sai dai mu ce Allah ya saka muku da alheri... Nura Mustapha waye, Umar hashim Allah ya kara basira da daukaka amine. Gaskiya wanan shirin n'a kayatar da mu. Nine naku Ado yaro dan Niger.
Masha Allah Allah yasa shuwagabanin najeriya suwoyi gaskiya kamar umar hashim masha Allah Allah ya qara basira🙏🙏🙏🙏😍😍😍😍😍😍😍🙏🙏🙏🙏yau nasha dariya wllh😂😂😂😂😂hajiya nafisa ta qaremata
What a great series in Nigerian Kannywood It teaches a lot of things,it passes across moral lessons.In a nutshell this movie comprises or touches every aspect of human life,most especially to we muslims ummah.May Allah Almighty continue to bless you, protect and guide you Alfarman Manzon Tsira Annabi Muhammad(S.A.W).Amen.Keep it up.
Kai yau naga ikon Allah wai wanda bayya zin hausa ina kallo izzar so lalle wanna fim di na da fada karwa sosai wadanda suka shiya wanna fim din Allah kakara mu basira da zaman lafiya mai daurewa duk yin da suke naku Muhammad tamsuwa niger yena zaune kasar libya
Mâ-cha Allah Mustapha wayé izzar so yayi Allah yasa yazamo muna izina damu daku gaba'ki daya amma kuma ga chawara ku tabbatar ma kanku cewa abinda kukeyi a wanna chirin yazamana jagora ne a rayuwar ku duniya da lahira kuma ya kasance hujja akan ku ma'abota chirin damu masu kallo ta hanyar aiki da abinda mukaji kuma mu ka kalla a wanna chirin,🤲
Salama Alekum jaruman shirin izzar so baki daya ina muku fatan alheri Allah ya kara bassira ya kuma shige muku akan gaba Allah ya kare ku daga sharin makiya hakikanin gaskiya shirin izzar so a yau yayi matuƙar dadi sossai kuma nayaba 100/100 mungode sossai Umar Hashim fatan alheri da ku da sawran abokan aiki ku (salama alekum)
Macha Allah Macha Allah agaskiya wannan chirin sai dai muci gaba dayimaku du a' i ubangiji Allah ya ya baku ikon nichatardamu izar so Chirine Wanda har yanzu babu kamatai
Aslm sunana shamsu abdulhameed daga kaduna hajiya Dan Allah idan ba damuwa zanso nakasance cikin abokan arzikin ki please see my contact 08053139887 or shamsuabdullahi1253@gmail.com
This is the kind of series the Arewa people and the Nigeria Government is interested in, that teaches moral and life long lessons. May almighty Allah forgive the deceased Director. Ameen!!
Masha Allah muna godiya Allah ya kara basira ameen yarabbi da kuma karhin Imani da son annabi sallallahu alehiwa wasallam Allah karamumu San munzan rahamati Lili Alamina ameen ameen yarabbi yarahamani yajiljillani
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you.......
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you.....
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you.........
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you...
Masha Allah, Allah ya kara basira, duk Wanda ya dogara da Allah to Allah ya isarmasa, Umar Hashim kullum kaine a sama, Allah ya karemu daga kowace masifa.... Amin
TabaarakAllah jarumai maza da mata director producer da sauran ma aikata ina muku fatan alkhairi ALLAH ye kara basiyra ALLAH ye kara lafiya da nisan kwana mai albarka imaani ALLAH ye sa mufi karfin zuciya kar zuciya tafi karfinmu ALLAH ye hada mu da masoyinmu (MANZON ALLAH (S A W) A karkashin inuwan Al arshinsa a gobe kiyama AMEEN YA GAHURU YA RAHEEMU
Masha Allah gaskiya izzar so bai taba dadi ina ganin kamar na 33 saboda ya girgizamu sai nana et khadija et oumar hashim ina gaidaku kuduka mutanain oumar khadija❤❤❤❤☝️
Masha Allah Allah yakaramaku dauka ka gaskiya tayi halinta Allah yabamu lkon bin gaskiya dukrintsidukwuya hjy firdausi a saudiya yar mutan katsina namaku ftn alhairi
you all prolly dont give a damn but does anyone know of a method to log back into an instagram account..? I stupidly forgot the password. I would appreciate any assistance you can give me!
Masha Allah hk ake so Allah cigaba da karya masu qarya gsky naji dadi Matawalle kuma zai hadu d cunkosone sai asiri ya tonu insha Allah Allah y qara daukaka masha Allah lawan ahmad
Assalama aleykum warahamatolla wabarkataho dafarko sunana mahamman sani daga libya wallah Allah ban taba jin dadin wan nan shiriba sai yau gaskiya ne duk wanda yayarda da Allah baya tabewa thanks merci beaucoup
Allah ya qara basira Wato ita gaskiya Bata taba qarewa Duk da a fim ne Amma Umar Hashim kasami qarin masoya a za hiri sanadiyyar fim din izzar so Allah ya qara mana sonyin aiki da gaskiya Duk dacinta ameen
Daraja da dau'kaka sun tabbata da shugaban halitta ANNABI MUHAMMAD S.A.W Gaskiya Lawal Ahmad ka godewe Allah daya sa ka fahimci Addinin ka kuma ka mayar da Addinin yazamo abin koyinka acikin Fina Finan kasani wannan shine sirrin dau kaka Allah ya kara Maka dau'kaka da nasara acikin Al.amurranka.
Wallahi dun wanda ya rike gaskiya bazay taba danasaniba incha allah☝️Umar hashim kabi hayar gaskiya kuma bazaka taba bace ba
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Qaskia yafara bayyana
E
masha Allah da kyau nura mustafa waye Allah karabasira umar hashim Allah ya kara daukaka barkadai matawalle da dukkan sauran jarumai maza da mata inamuku fatan alkairi har abada allah sarki hajiya nafisat fatan alkairi Allah ya sawadan da akayidominsu sugane Ameen ya hayyu ya kayyum ☝🇸🇦🇳🇬😍😍😍😍
Alhamdulillah finally matawalley ya dawo😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍
Gaskiya daya ce ina yinka umar hasheem
kalli wanan video zai taimake ka sosai. ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Gaskiya yau izzar so yayi dadi wlh 💃💃💃💃💃 naji addinsa yaseen su Hajiya Nafisa yau karya takare yau kincika cikakkiyar jani Talau yaseen 🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Allah yakara basira ubangiji yakara daukaka fatan Alkhairi 🙏🙏🙏🙏
ما شاء الله تبارك الله احسن مسلسل تلفزيوني مثير جدا
Masha Allahu gaskiya ina koyan darrusa da dama a wannan findin izzar so especially daga hajiya Nafisa da kuma Lawan Ahmad wato accountant, Allah ya kara maku basira da isar da sakon da kuke mana a wannan findin darekta fatan Alkhairi.
Nine nafarko daga Niger 🇳🇪
To kayi kokari
An gai sheka
@@baiwarallahtv9624 Nagode sosai
@@abdoulkaderakilou353 ina amsawa
kalli wanan video zai taimake ka sosai, ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
masah Allah Allah ka karadubun da raja da dubunsalati ga Annabi Alaiyissalati wassalam💚💚💚💚👍👍👍👍) wallahi shirinnan yayi sosai yaukam nayifariya😂😂😂😂 sosai yanda M, B, yakaudaka da nafisat tasuma😂😂😂😂🇸🇦🇳🇬
LA'ILAHA'ILA ANTA SUBAHANAKA INNI KUNTU MINZZALIMIN, masha Allah Allah yaqara basirah
🌬️
Waiyooo Dadi yau mun sumar da nafisa munsata kuka wlh yau. Naji Dadi sosai 🤸🤸🤸🤸🤸🤸👍Allah ya Kara muku basira
Masha Allah Allah yakara basira Da daukaka ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
yy kk
Masha'allah god bless you my boss
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Allahu akbar ina masu hassada yaufa taku takare walahi nagaba yayi gaba nabaya saidai hange Hajiya nafisa ina kikakai izzar taki gaskiya muna godiya ta musamman allah ya kara basira da daukaka
Wow this is best hausa series of lifetime...God bless you guys
Ka ikai kai ma muda abin cewa game da wanan série sai dai mu ce Allah ya saka muku da alheri... Nura Mustapha waye, Umar hashim Allah ya kara basira da daukaka amine.
Gaskiya wanan shirin n'a kayatar da mu.
Nine naku Ado yaro dan Niger.
Yabangwani yazama dole nura mustapha waye inaqara jinjina maka👍matuka duk Wanda yadogara ga Allah ya isheshi umar Hashim inayinka sosai da sosai❤❤
Tabbas wallahi wanan hakayi baiwar Allah, Allah yasa mugane
Had
kalli wanan video zai taimake ka sosai. ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Yabon gwani ya zama dole duk wanda ya dogara ga Allah ya isheshi Allah yasa mu dace duniya da lahira wannan episode yayi min dadi Allah ya kara basira
Masha Allah Allah yasa shuwagabanin najeriya suwoyi gaskiya kamar umar hashim masha Allah Allah ya qara basira🙏🙏🙏🙏😍😍😍😍😍😍😍🙏🙏🙏🙏yau nasha dariya wllh😂😂😂😂😂hajiya nafisa ta qaremata
Slm agaskiya kuna wa azintar damu sosai wallahi muna godiya
NURA MUSTAFA WAYE
ALLAH YAKARA BASIRA AMIN
UMAR HASHIM ALLAH YATSARE AMIN
AMiN
Ma sha allah gaskiya tayi halinta allah yaqaramana son annabi s a w
Masha Allah, watching with my family members at home may God bless you entirety
kalli wanan video zai taimake ka sosai. ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha Allah ya kara basira gaskya tana halita mu gera halimu Yan uwa na muyi gaskiya komai dadi ta farashi ta
What a great series in Nigerian Kannywood
It teaches a lot of things,it passes across moral lessons.In a nutshell this movie comprises or touches every aspect of human life,most especially to we muslims ummah.May Allah Almighty continue to bless you, protect and guide you Alfarman Manzon Tsira Annabi Muhammad(S.A.W).Amen.Keep it up.
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Bazance komaiba Dadi Kawai Yamin yawa Masha Allah
Kullum Shirin Kara kyau yakeyi
Sebon👍
Kai yau naga ikon Allah wai wanda bayya zin hausa ina kallo izzar so lalle wanna fim di na da fada karwa sosai wadanda suka shiya wanna fim din Allah kakara mu basira da zaman lafiya mai daurewa duk yin da suke naku Muhammad tamsuwa niger yena zaune kasar libya
Masha Allah
Ykk
Etcgfhs💔
Barkanki da hutawa
MARA
Yane
Mâ-cha Allah Mustapha wayé izzar so yayi Allah yasa yazamo muna izina damu daku gaba'ki daya amma kuma ga chawara ku tabbatar ma kanku cewa abinda kukeyi a wanna chirin yazamana jagora ne a rayuwar ku duniya da lahira kuma ya kasance hujja akan ku ma'abota chirin damu masu kallo ta hanyar aiki da abinda mukaji kuma mu ka kalla a wanna chirin,🤲
Anye kuskure agurun da wani yace Allah yana bayanka ....ba haka yakamata yace (Allah yana tare da kai mai gaskiya )
Wannnan Ni a ganina ba Kuskure ne ba, da kace Allah yana baya na, da yana tare da ni da kuma yana son na. Duk daya ne. Sbd haka ba Matsala bane.
Salama Alekum jaruman shirin izzar so baki daya ina muku fatan alheri Allah ya kara bassira ya kuma shige muku akan gaba Allah ya kare ku daga sharin makiya hakikanin gaskiya shirin izzar so a yau yayi matuƙar dadi sossai kuma nayaba 100/100 mungode sossai Umar Hashim fatan alheri da ku da sawran abokan aiki ku (salama alekum)
👍👍👍 Allah yaqara Maina gaskiya DA amana
ua-cam.com/video/jTOMemOZDH8/v-deo.html
kalli wanan video zai taimake ka sosai. ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
amin
Masha Allah Allah Kara basira jarumi lauwal ahamadé wallahi inayinka inamuku fatan alkairi
MASSALLHOU NINE NAKO SEYBOU LIBIYA 🇱🇾🤝🇳🇬🇱🇾👍👍🤲🇳🇬
👍👍👍👍👍👍
👍🇳🇬🇳🇪🇩🇿👍
Aslm
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha Allahu Allah ya kara Basira kuma Allah ya kara kusanci da annabi Muhammad S.A W
I can’t say anything but am so happie 😂😂😂😂😂🇸🇦🇸🇦🇸🇦
Ok
Masha Allah, wanan film yayi, saidai muche da lawan Ahmad, N mstph waye Allah kara basira
Hi guys we meet again Masha'Allah I'm always Wishing you the best watching form lagos Everyday••••••••••
👍👍👍
@@jamalalmabrok4062 Masha'Allah ❤️
twitter.com/Saleemah_01/status/1302693797948686336?s=20
Macha Allah Macha Allah agaskiya wannan chirin sai dai muci gaba dayimaku du a' i ubangiji Allah ya ya baku ikon nichatardamu izar so Chirine Wanda har yanzu babu kamatai
MashaAllah Tabarakallah
Aslm sunana shamsu abdulhameed daga kaduna hajiya Dan Allah idan ba damuwa zanso nakasance cikin abokan arzikin ki please see my contact 08053139887 or shamsuabdullahi1253@gmail.com
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha Allah tabarakallah Lawal Ahamad Ina maka fatan Alkhairi gaskiya fim yayi ma'ana yau naji dadi fiye da yanda kowane sati masha Allah
Macha allah munajin dadin kalo 🥰🥰🥰🥰🥰
🇳🇪👍👍👍👍💖👏👏👏👏👏👏👏
Hakané
Ameen
This is the kind of series the Arewa people and the Nigeria Government is interested in, that teaches moral and life long lessons. May almighty Allah forgive the deceased Director. Ameen!!
Masha Allah 🇱🇾🇱🇾🇱🇾🇱🇾🇱🇾🇱🇾🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Oumar hachim Allah yakara basira Allah yabakou sa a koukarachi lamilafiya🤲🤲✍👍
Masha allah gaskiya munajin dadi shi rinnan sosai mungode
kalli wanan video zai taimake ka sosai, ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha Allah muna godiya Allah ya kara basira ameen yarabbi da kuma karhin Imani da son annabi sallallahu alehiwa wasallam Allah karamumu San munzan rahamati Lili Alamina ameen ameen yarabbi yarahamani yajiljillani
Masha Allah, Allah yakaramana gaskiya da rikon amana. By Hashim Yandoma
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Gaskiyane duk Wanda yariqe gaskiya d amana y tsiira 💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯
Oui izzar so vous êtes très talentueux je vous admire beaucoup merci beaucoup et bonne continuation depuis la cote d'ivoire 🇨🇮👏👏👏
Masha Allah, Allah karamana imani yasa muji tsoronsa fiye d komai duniya d lahira
Woww Masha Allah saimai gaskiya Allah qarawa Annabi s.a.w daraja
WOOOOOOOOOOOW!!!! i never knew Hausa Movies are this interesting and educating. i love you. Am a Nigerian Lady but based in Ghana
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you.......
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you.....
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you.........
Beloved, I don't know you in person but God knows you. God ministered to me in a revelation when I was on your profile to see things around you,I saw blessings but spiritual attacks holding onto them,in prayers,i saw a woman in the realm of the spirit monitoring and plotting delay in your life, with an evil mirror, and with a motive to destroy. But as I speak to you now her time is up, Render hand of favour with Anything you can afford or give to these motherless foundation (Godstime MOTHERLESS FOUNDATION) in kebbi state nigeria before 2DAYS with faith, as I Rise my hands towards heaven and pray for you they shall serve as point of contact wherever you are, you will receive double portion of grace to excel and total restoration of breakthrough in your life and in the life of your family. Ask for their acct details and help them call the MD in charge of the orphanage to get their details on (WhatsApp or call them now on +2348111607803) tell him I sent an you. For it is not by might nor by in power but of the spirit saith the lord (zechariah 4:6). You shall testify to the Glory of God in your life. God bless you...
Masha Allah, Allah ya kara basira, duk Wanda ya dogara da Allah to Allah ya isarmasa, Umar Hashim kullum kaine a sama, Allah ya karemu daga kowace masifa.... Amin
Masha Allah yayi amincin allah yatabata gareku
kalli wanan video zai taimake ka sosai. ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha allah gaski ana baje basira afull dinnan allah yakara basira Lawai Ahmad💯💯💯💯💯💯💯🥂🥂
masha allah 💖
Barka dai
Gaskiyane ma sha Allh 🤲💯munji dadifa yakau hakane gaskiata Allh bazei tafa me gaskia munbarku lafiya Allh shikara gaskiya🥰🥰🥰
Wallahi allah ya boko lafiya Malan Lawan Ahmed muna godiya
MAA SHAA ALLAH
❤️💓❤️💓❤️💓 FOR YOU ALL
MAASHAAALLAH
Watching from Saudia🇸🇦🇳🇬🤞
Who are u please?
Who are u please
Yeah a lot of pple are watching from Saudi Arabia and other country
@@husnakogi281 please go and look for lahira
Hmmm, what's happened 4 dis reply.
TabaarakAllah jarumai maza da mata director producer da sauran ma aikata ina muku fatan alkhairi ALLAH ye kara basiyra ALLAH ye kara lafiya da nisan kwana mai albarka imaani ALLAH ye sa mufi karfin zuciya kar zuciya tafi karfinmu ALLAH ye hada mu da masoyinmu (MANZON ALLAH (S A W) A karkashin inuwan Al arshinsa a gobe kiyama AMEEN YA GAHURU YA RAHEEMU
Amin ya rabbi
What a nice episode, I love this episode morethan any other episodes; cause now Nafisa start understanding the truth and turning to palace of Allah.
Of course it's the best episode.
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Lailahailalah Mouhammadou RASULULLAHI S A W ba Nida abin fada da wuce haka❤️❤️❤️❤️
kalli wanan video zai taimake ka sosai. ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha Allah 💕💕💕💯💯💯💯💯💯💯💯
Assalamu alaikum amincin allah shi tabbata ga manzon Allah (S'a'w) Umar Hashim allah shi Qara daukaka 🤲
Masha Allah gaskiya izzar so bai taba dadi ina ganin kamar na 33 saboda ya girgizamu sai nana et khadija et oumar hashim ina gaidaku kuduka mutanain oumar khadija❤❤❤❤☝️
Allah yakaramunah basira je vous remercie de bon film Izzar So Izzar toujours c'est pour DIEU Allahu subuhanahu wata'alla.
*Les minutes sont peut sérieux ils qu'ils revoir*
C'est une série c'est Bonne commça.
Le temps est bon.
@@umma583 uniquement 26m ça fait hein
@@djamstoro3698 oui oui.
Masha Allah Allah yakaramaku dauka ka gaskiya tayi halinta Allah yabamu lkon bin gaskiya dukrintsidukwuya hjy firdausi a saudiya yar mutan katsina namaku ftn alhairi
Inayinka Ogah 💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯💯 Allah ya Kara Arxiki Dan isar Annabi Muhammad S A W 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
S a w
Amen ya Allah
S a w
S a w
S,,,,,,a,,,,,,w
Masha Allah Allah Kara basira
🤣😂🤣🤣😂🤣
MD you are welcome, Hajiya Nafeesa how market,wow what a wonderful condition is this from office to 🚑 hospital.
Can I call that name Jani talau
S.A.W .MASHA ALLAH YAYI KEYAU GASKIYA. HAKA TAKE HALLITA AI MUTUN KO ALJAN .BIN ALLAH. SHINE GASKIYA.
اللهم صل وسلم على سيدنا محمد الحبيب المجتبى المرتضى المنتقى صاحب المقام المحمود وعلى آله وصحبه حق قدره ومقداره العظيم
you all prolly dont give a damn but does anyone know of a method to log back into an instagram account..?
I stupidly forgot the password. I would appreciate any assistance you can give me!
Masha Allah 😊 Ina alfahari da wannan shirin 😊my best movie ever.Allah ya Kara basira.
Amin
Masha Allah 😍😍😍😍😘😘😘
Wllh wannan yayi kyau sosai.masha Allah gaskiya tayi halinta
Masha Allah Umar hashm
Mach'allah Umar hashm♥️
Masha Allah hk ake so Allah cigaba da karya masu qarya gsky naji dadi Matawalle kuma zai hadu d cunkosone sai asiri ya tonu insha Allah Allah y qara daukaka masha Allah lawan ahmad
I can’t wait for the next movie 😂😂😂😂👍🇳🇬
Good
Abbatl ykk
Even i
MSOYATA
Alijjd
Asm agaskiya bantaba jindadin shirinnamba kaman nawannam sati saboda halinda hajiya nafisa takeshiki Masha Allah
Masha Allah 💯💯👍👏👏🇱🇾💗👏
Masha Allah gaskiya wannan film.yayi wlh Allah ya sakamaku da alkhari
Masha Allah 🙏🙏🙏🙏🙏
Kyautar karamchi wannnn sai sayyidi rasulillahi ya Allah kayimin kyautar karamchi dan Annabi muhammadu s a w
Mun Gode sosai sosai🙏🙏🙏
Masha Allah daman ita gaskiya daya ce allah ya kara basira mai amfani nura and umar
صلو على خاتم الانبباء عليه افضل الصلاة والسلام❤️✨❤️
عليه الصلاة وسلم.
Masha Allah, gaskiya shiri yanayin kyau Allah ya kara basira mungode
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Allah maganin mai hadama 🤣🤣
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Masha Allah hajiya nafisa Taki takare Amma ina kaunarki Aisha najamu karima nakeso Umar ya aura
kituromin number ki
@@attahertargui1151 ban gane ba 🤔🤔
@@attahertargui1151 +966504143313
Ghodiya muke nura mustapha waye 🤝🇳🇪😊da malan lawan ahmed 👍
Masha allah tibarakallah Allah ❤❤❤
Ameen
Yy
Assalama aleykum warahamatolla wabarkataho dafarko sunana mahamman sani daga libya wallah Allah ban taba jin dadin wan nan shiriba sai yau gaskiya ne duk wanda yayarda da Allah baya tabewa thanks merci beaucoup
Masha allah nine kabiru isma,eel(mai aski) marabar yakawada muna godiya nura lawal Ahmad Allah ya karamana son annabi ameen
Allah ya qara basira
Wato ita gaskiya Bata taba qarewa Duk da a fim ne Amma Umar Hashim kasami qarin masoya a za hiri sanadiyyar fim din izzar so Allah ya qara mana sonyin aiki da gaskiya Duk dacinta ameen
OK mungode Dan Allah akara min 5
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Da kyau lawal Ahmad aikinka na kyau sosai kayi kokari sosai Allah ya kara basira ,kuma ya kara gudummuwa ameen.malam umar hashim
Macha allah💃🥀🌹🍌🍍🍉🍎🤪😜😃🤫
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Macha Allah yayi kyau alhamdu lilahi munde Allah Allah ya kara basira
I respect u MD , I saw your work.
Macha Allah Allah yakara basira kouma yakare oumar hachim da magoya bayachi sukouma masu hasada kabarsu Allah yafisu kakme Allah yau ina nana
Amin
And that is how support to keep doing for the previous time
kalli wanan video zai taimake ka sosai ua-cam.com/video/6IrGoE_vGAQ/v-deo.html
Daraja da dau'kaka sun tabbata da shugaban halitta ANNABI MUHAMMAD S.A.W Gaskiya Lawal Ahmad ka godewe Allah daya sa ka fahimci Addinin ka kuma ka mayar da Addinin yazamo abin koyinka acikin Fina Finan kasani wannan shine sirrin dau kaka Allah ya kara Maka dau'kaka da nasara acikin Al.amurranka.
Best episode ever🔥
Gskiya dokin qarfe wlh wannan shine yakamata ace dukkan kanfanoni suna amfani dashi
Masha Allah yayikewo nagode gaskiya tabayana Allah yakara