Masha Allah, Alhamdulillah Sunkyauta Allah swt ya sa haka ya zamto sanadiyar shiriyarta Amin Ita ummah shehu shumace dan batasan abinda take fadima sabida tsananin jahilci Allah swt ya shiryeta yasa sugane
Alhamdulilah Hamdan kasira Allah ya kara wa Annabi mohammad S.A.W daraja gaskiya naji dadi hukuci da.akawa sadiya! ya Allah kakarawa hisba kwurin gwiwa da lfy da imani da basira da kwanciyar hankali me albarka Ameen jazzkmlh khairan
Masha Allah wannan hukunchi yayikyau Allah yasa yazamo sandiyar shiryuwa gareta itakuma Mai kazafi ga hukumar hisba akota takare kanta inkuma Babu hujja to sai ayimata bulala bainar jama,a Kuma amaisheta makara take shekara ukku Kuma Shanta film Dan kada tacho gaba dabatarda matasa da sauran al,umma
Yy kyau hakan sbd tana kiran kanta sayyada kuma tana dakko gaban namiji na roba sannan anganta wani katoh yanayi mata tausa kuma a kasar hausa akeyin wnn abun dan hisba sun kamata wata jahila d batasan kur ani izuba batasan subject a secondry b harma a tsaya ana sauraronta sbd batasan addini ba kuma mai ake nuphi d sayyada b shiyasa jahilchi ne kawai
Masha Allah, Alhamdulillah
Sunkyauta Allah swt ya sa haka ya zamto sanadiyar shiriyarta Amin
Ita ummah shehu shumace dan batasan abinda take fadima sabida tsananin jahilci Allah swt ya shiryeta yasa sugane
Yau umma shehu mitasani ai itama akamata akaita makaratar ameen
Alhamdulaila Allah yassakada gidan aljanna Allah yassa mugane wannan kuskurin namu munagodeya Allah yashiryarda sadiya haruna damasu irin halita damamubakidaya ameen
Masha allah dan allah amaida umma shehu ma makaranta
Alhamdulilah Hamdan kasira Allah ya kara wa Annabi mohammad S.A.W daraja gaskiya naji dadi hukuci da.akawa sadiya! ya Allah kakarawa hisba kwurin gwiwa da lfy da imani da basira da kwanciyar hankali me albarka Ameen jazzkmlh khairan
amin
Masha Allah wannan hukunchi yayikyau Allah yasa yazamo sandiyar shiryuwa gareta itakuma Mai kazafi ga hukumar hisba akota takare kanta inkuma Babu hujja to sai ayimata bulala bainar jama,a Kuma amaisheta makara take shekara ukku Kuma Shanta film Dan kada tacho gaba dabatarda matasa da sauran al,umma
amin.
Masha allah Alhamdulilah Allah yashirya mana ya yan musulmai maki daya kaima Allah yasa kamaka da mafificin Alkhairi
Alhamdulillah allah yakarawa annabi daraja malam jaxakallahu filjannah ya abu aisha
Alhmdllh masha allah malam allah yasaka da akhairi wnnn hukunci yayimin dae dae
Kai Masha Allah Allah kataimaki jihar Kano me albarka
Allah ya saka muku da alkhairi duniya da Lahira assheikh
Gsky Wlh naji dadin wannan hukunci da aka yanke mata Allah (SWT) Ya kara sakawa hukumar Hisba da alkhairi!
Allah y saka muku da alkhairi dama rashin ilimin addini ne yake damun su
MA Shaa Allah malam Allah yasaka da Alkhairi..
Malam munagode makka Allah yakaramadaraja duniya da lahira ❤️
ALLAH ya kyauta ALLAH ya shirya muba kidaya Amin
Assalamualaykum mallam INA ba da shawara Dan Allah a dena sa hotunan da suka saba wa addini akan shafi shafin kaman inda suke an nan
Masha Allah wannan hukuncin yayi daidai
Alhamdulillah Allah Kara wa annabi darija Alhamdulillah alakuliuhalin
Ma Sha Allah ma Sha Allah ma Sha Allah
Kai ammafa naji dadin wannan hukunci,
Allah kaimana maganin jahilai masu karyar fadakarwa da sunan firms
الحمد لله الله اكبر
masha allah allah yasa mudace malan allah yasareka
Alhamdulillah hukuncin da.aka yankewa Sadiya haruna yayi daidai malam Dan Allah kabude sakona a whatsapp
Wlh hukuncin yayi nasadiya haruna itakuma umma shehu kamataye taje gidan yari shekara daya domin tafi sadiya Haruna laifi
Masha allah tabarakallah allah ya kara musu kwarin guwa
Masha Allah Allah ya albarkaci wannan hukuma da hizbah
ماشاء الله
Masha. Allah
Ameen ya hayyu ya qayyum
Masha allah gaskiya naji dadin wannan hukunci da aka yankewa sadiya haruna 😂😂
Aslm
Barakalhu fika ya abu aicha
Ya Allah ka kawomana agaji akan al ummar musulmi bakidayanmu 😭🤲
Masha Allah
Allhamadullh
👍👍👍👍👍
جزاكم الله خيرا
Ameen ya rabbi
Maganar umma shehufa gaskiyake ita kuma menene dalilin kamata
Yy kyau hakan sbd tana kiran kanta sayyada kuma tana dakko gaban namiji na roba sannan anganta wani katoh yanayi mata tausa kuma a kasar hausa akeyin wnn abun dan hisba sun kamata wata jahila d batasan kur ani izuba batasan subject a secondry b harma a tsaya ana sauraronta sbd batasan addini ba kuma mai ake nuphi d sayyada b shiyasa jahilchi ne kawai
Nice one
Hisba maganin shedanu.allah biya
بسم الله ما شاء الله تبارك الرحمن الحمد لله على نعمة الإسلام
Macha Allah
Masha Allah wnn hukunci yayi 😂🤣🤣🤣
Allah kyauta
،🤲🤲🤲👍👍👍
Inada.haka akiyimusu.da.
Madallah