Shin Baiko Yana Halattawa Budurwa da Saurayi Junansu.? | Tambayoyin Auratayya

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 16 вер 2024
  • Tambayoyi
    1- Malam Mijina mutumin kirki ne, duk wani hakkina yana biyamin, sai dai wataran na taba nemansa a shimfida, sai ya nuna baya bukata ta, tun daga nan ya fita daga raina, yanzu ko san ganinsa bana yi.
    2- Hukuncin mijin da yaki karantar da matarsa, kuma yaki barinta taje makaranta.
    3- Shin baiko da akeyiwa budurwa da saurayi, yana iya halasta musu junansu.?

КОМЕНТАРІ • 12

  • @DjamilouAboubacar-yx5sk
    @DjamilouAboubacar-yx5sk 7 місяців тому

    Macha allah allah ya saka muku da alheri dunia da lahira

  • @DjamilouAboubacar-yx5sk
    @DjamilouAboubacar-yx5sk 7 місяців тому

    Ameen ya hayu ya Qayum

  • @sadamyahaya-ty2pe
    @sadamyahaya-ty2pe 7 місяців тому

    Masha Allah ❤

  • @NajibAliyu-ys3re
    @NajibAliyu-ys3re 7 місяців тому

    Masha Allah

  • @Uzairu_Aminu_Gwaram_24
    @Uzairu_Aminu_Gwaram_24 7 місяців тому

    Masha Allah
    Allah yakarawa mal lapia yayi ruko da hannayensa

  • @bashirmusa7881
    @bashirmusa7881 7 місяців тому +1

    Allah ya saka da Alkhairi ameen

  • @halimaahmadusman2615
    @halimaahmadusman2615 7 місяців тому

    Allah ya karawa malan lpy da nisan kwana

  • @AbdoulMinna-h3k
    @AbdoulMinna-h3k 7 місяців тому +1

    Masha Allah mun gode Allah yayi moko albarka ameen 🇳🇪🇮🇹☝️

  • @rabiunura4356
    @rabiunura4356 7 місяців тому

    Ma Sha allah ♥️ allah yasaka da alkairi 🙏

  • @dergren
    @dergren 7 місяців тому

    Dan Allah zan iya samun Number Malam saboda Akwai Wani abinda damuna Saboda Jarabawar da Allah ya min dangane da Mahaifina saboda banason na sa6a masa Amma kullun shiga damuwa nake Yi. Allah ya jikan Malam Ameen ya hayyu ya Qayumm

  • @MannirAdamu-o1l
    @MannirAdamu-o1l 7 місяців тому

    Nima wanna islamiyya ittace matsalata

  • @hassanaahmed6150
    @hassanaahmed6150 7 місяців тому +1

    Masha allah