Wannan sako ne zuwa ga marasa kunya, Kuma ba za a fadi ra'ayinka ba_Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya..

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 12

  • @ibrahimmuhammad9712
    @ibrahimmuhammad9712 Місяць тому +1

    Allah yasaka d alkairi malam

  • @ShaibuAbu-zh7vv
    @ShaibuAbu-zh7vv Місяць тому

    Ja,zakallahu haira😮 musulums musulus

  • @MalamGarba-uo9jt
    @MalamGarba-uo9jt Місяць тому

    Gomnatini

  • @user-fn3yk3uj2k
    @user-fn3yk3uj2k Місяць тому

    مشكله فلاته مشكله فلاته

  • @aminukeanuwess3093
    @aminukeanuwess3093 Місяць тому +1

    Tare da dukkan girmamawa Malam karya kake wallahi

  • @ibrahimyusufyawale2180
    @ibrahimyusufyawale2180 Місяць тому

    Talkawa sun karbi Taliya gaskiya ne, toh kai kuma mai ka karba? Wallahi bana goyan bayan zanga zanga amman irin wayannan malan gwamnatin sune matsalar Arewa kuma duk kansu su zo su gayamana yan da suke rayuwa. Kuma kai ma dan Siyasa ne domin wannan bayanin naka akwai siyasa acikin sa

  • @user-mt6ri2yu6q
    @user-mt6ri2yu6q Місяць тому

    laifin uwarkane

    • @AbdouloloAbdoulrahamene
      @AbdouloloAbdoulrahamene Місяць тому

      Indai da daqiqai irinka to harabada
      Nageria bazata daidaituba

    • @MuazuAhmad-rb9rl
      @MuazuAhmad-rb9rl Місяць тому

      Baza muga laifinka ba taka uwar ta kasa baka tarbiya mai tsafta, shi yasa baka girmama uwar wani.
      Idan uwarka nada kima da mutunci a wajenka baza ka yi zagi ko cin zarafin uwar wani ba.
      Ba kadq tarbiya magaar gaskiya ka gyara.

  • @abubakarmalam3499
    @abubakarmalam3499 Місяць тому

    Kuji tsoron allah kuchewa shuwagabannin sudawo da tallafi kafin afara zanga zanga

  • @ibrahimyusufyawale2180
    @ibrahimyusufyawale2180 Місяць тому

    Kai ayi ba malamin da Allah ya ke magana akansu ba ne, kai malamin Gwamnati ne, malamin Abuja kawai kuma wallahi ka iya bakin ka domin duk maganganunka son zuciya ne kuma malaman da suka zu abuja ayi biyansu akai duk kansu sun karbi kudin kwanan Dajinsu. Passport dinka da ka bayar bana da kudin ubanwa ka ke so a biya maka Hajji. Shame for u!