An fusata Tsohuwar Matar A Zango ta zazzagi wata akan ɗan ta Haidar/ Mansur Makeup ya zo da sako
Вставка
- Опубліковано 1 жов 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Ni yaro na shekaransa goma shekaran jiya yaki hugging na amma yayi hugging na babansa. Naso naji kishi nayi mamaki. Amma i was happy ya fara girma kenan kuma insha Allah tunda har ni yana kunyata to haka zaiji kunya hurda da mata kenan nagode Allah
Yafii ae koma ki dagee don Allah dan yanzo duniyar sai addua
Karya ne komi Sai ace kasashen larabawa sunayi aiba komi sukeba kamar Dai wannan yanda tayi wane yaga balarabiya Tama danta kamar wannan haka to Kuma duwani shedanci ai yasamo asali GA larabawa Allah shiryamu
Maganan ki gaskiya ne,u ar right bcs our culture is differ from white men.
To wai ina ruwan su da yadda take rungumar dan ta akwai ubanda yayi mata wahalar cikin chi ne ko wahalar haihuwar chi 😢😢wlh mutane dasa ido suke
A gaskiya amina wlh bata kyautaba allah yasa ta gane🤔🙄🤲
Masha Allah mansur kayi na mijin kokari
Allah ya mayarmaka sayyi at zuwa hasanat
Don Allah ku bar mata da danta
Wannan soyayya Yaya haka aiba so neba hauka ne da lalaci da stinewar iyeye
Allah ya karbi tubanka ya Kuma azurta da hanyar da baka zataba, Allah yabaka sa'a me albarka
Allah ya dafama
Dumarda takema danta haka da kamar wannan tanamai haka tamaza shedaniya da kamar wannan wannan miye bazaima maceba Allah shiyamu
Komai kuce larabawa toh kosu kaga sun rungumi dansu toh gaisawa zasuti
Kai jama a don ta rungunmi yaro ta har ya zama magana malan bahaushe nada yawa korafi wanan ba komai bane
Allah ya kyauta.
dan Allah kudaina saka mana muryan wawiyar matan nan wai giwar mata ko meye sunanta mai murya kaman na jaki don Allah kuyi hakuri.
Amin ya Hayyu ya Qayyum,mansur Isma'il Allah ubanjigi ya karbi tubanka ya tabbatar da kai a kai,muna maka ftn alkhairi wannan abu da kayi yayi daidai, ya ALLAH ka azurtamu da tuba kan abun da muke ba daidai ba,kafin mutuwa
Shekara sha,hudune balaga A musulunci zuwa Shabiyar
Ita giwan abinda takeyi da Kato Wanda ba mijintabane ya dace munafuka Yar maula kawai
muguwar munafuka ma bar shegiya mana da murya kaman na jaki.
Kiji tsoron Allah daga fadin gaskiya😢
Umar yakamata kadauko nasihar sheikh musa assadussunnah shima yawa adam a zango nasiha kuma kagashi malamine nasan sakon zai yadu idan kadora 🙏
Nollywood wallahi matane makeup artist din su mai yasa mu arewa namu komai dabanne 😢
Ah ah mama yaro ayikokari ayiaure bawandabesan zafin rashimijiba anakaw Dasha awane kaway inayiaure kikoma kirokitsohon mijinki kurufamajuna asiri shima adameyake yanzu duk bawani abubane kukefamadashi rashin aurene
Ni kam inaga nin gsky giwar mata ta fada dan wlh be kamata b
Ni ma haka nagani giwa ta fadi gaskiya
Duk meson gsky bazega lefin mgnrta b ai
To Allah ya kiauta gaskia ne ba haramun bane amma ko dan saboda bakin duniya ai sai ki dena kuma ba komi abin da larabawa suke yi zamu yi ba gaskia...Allah ya sa mu dace ya gafarta mana zunuban mu amine ya hayyu ya qayyum...
karkadamu alla yasan katuba ko ba agogeba badamuwa alla yanataredakai inakai ina mutane kanemi malamai zasubaka hujja akan abin da nafada alla yayafemana baki daya❤
A gaskiya yayi 👍 Daya tuba tun yanada lukace 👏🤲
Masha Allah kayi abun kirki Allah ya kiyaye gaba
Allah Sarki Mansur allah ya shiga lamuran ka ya baka sana'a Mai albarka,
BAWANI LEFI AL.ADA.CE KAWAI TA BANBANTA
Allah yasa mu dace.
Ameen y hanyu y kayyun mal mansur
Allah sarki!
Aameen 🤲 Yãa Rabb 🤲 Mansur makeup 💄
Tayi maganan gaskiya
Mansur ina maka fatan alkairi
Allah sarki bawan Allah yatuba na gaskiya fa
Karya ma takeyi akan larabawa ai gamu acikinsu,Eh suna sumbata amma ba irin haka ba gaskiya ke koda yaushe yana kwakumeshi.kowa ma yanasan yayansa gaskiya ki gyara kawai shine magana
Allah yayi miki albarka yar uwa,wannan karya ne wlh ga munan cikin larabawa,wlh ba haka suke ba,,kawai dai suna sumbatar yaransu,amma basa irin wannan haukan da Amina take, Allah dai ya shirya kawai,amma a daina yiwa larabawa kage
Masha Allah
Allahumma Ameen Mansur Allah y yafemu baki daya
Amin ya Allah
Wallahi kam
Masha ALLAH manri
Allah 'ya kara daura shi hanya made deciya😢❤🤲
First to comment muna tare daku tsakar gida
Allah yakara chiryawa ya chiryamu muduka
Allah yakara yafema
Allah yasa mudace wann
ALLAH ya shiryemu baki daya
To ita hakka AKE NASIHA KAJIFA
Very good
😂😂rindimam💝🤣🤣
Tabbas baidaceba
Allah yasa mudace
❤❤❤❤❤❤❤❤
Humm
Wallahi najidadin bayaninka nafadakarwa akan sanaarka tabaya kasan ba maikyau bace katuba Allah yanasan haka Allah ya yafemaka
So for so good Yaya umar😂